Majalisar Tarayya, Abdulmumin Jibrin, ya bayyana ƙwarin gwiwarsa cewa Shugaba Bola Tinubu zai lashe zaɓen shugaban ƙasa na ...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zai halarci babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya a New York, inda zai gana da shugabannin ...
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya ce bai taɓa yi wa Shugaba Bola Tinubu alkawarin cewa zai koma jam’iyyar APC ...
Hukumar kwallon kafa ta Nijeriya ta dakatar da mataimakin alkalin wasa Yakubu Aliyu har sai baba tagani, bayan hukuncin da ya ...
Rikicin da ya dabaibaye shugabancin hukumar kwallon kafa ta Nijeriya ya dauki wani sabon salo a ranar Talata yayinda tsoffin ...
Rundunar ‘Yansandan Nijeriya ta fitar da gargadin tsaro a faɗin ƙasar kan yiwuwar kai hare-haren ta’addanci a makarantu, ...
Yau Litinin da rana, kakakin ma’aikatar tsaron kasar Sin, Jiang Bin, ya yi tsokaci game da wasu batutuwan da suka shafi ...
Doma United ta cigaba da jagorantar teburin Firimiyar Nijeriya (Euro Match Premier League) bayan ta doke Enyimba United da ci ...
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta bayyana a gun taron manema labaru da aka gudanar a yau Juma’a 11 ga ...
Wani tsohon Kwamishinan Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Gombe, Hon. Muhammad Ismail City, wanda aka fi sani da Katukan ...
Jam’iyyar NDC ta dage kan cewa tana da ’yan takarar kujerar gwamna a dukkan jihohi 28 da za a gudanar da zaben gwamna a ...
An binne tsohon gwamnan tsohuwar jihar Gongola, Alhaji Bamanga Tukur, a birnin Yola ta jihar Adamawa ranar Lahadi 13/9/2026.
Results that may be inaccessible to you are currently showing.
Hide inaccessible results